Ganawar Kakakin Hukumar Kwastan na Kasa da Babban Editan Jaridar Katsina Times

uploads/images/newsimages/KatsinaTimes24072024_230726_IMG-20240725-WA0000.jpg

A yau laraba 24/ july/ 2024 shugaban kamfanin rukunin jaridun Katsina times da Mujallar Katsina city news  Muhammad Danjuma ya kai ziyara sada zumunci da huddar aiki ga kakakin hukumar kwastam ta kasa AM Maiwada a Ofis din shi dake hedkwatar hukumar kwastam dake Abuja


Follow Us